Genesis 27:42 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da aka faɗa wa Rebeka abin da babban ɗanta Isuwa ya faɗa, sai ta kira ɗanta Yaƙub ta ce masa, “Ɗan’uwanka Isuwa yana ta’azantar da kansa da tunanin kashe ka.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا دَ عَكَ ڢَطَا وَ رِڢْكَتُ غَمٜىٰدَ شِرِنْ إِسُوَ، سَيْ تَعَيْكَ عَكِرَا يَعْڧُوبَ؞ تَاثٜىٰمَسَ «طَنْعُوَنْكَ إِسُوَ، يَنَ ݣُونْتَرْدَ ذُوثِيَارْسَ دَ تُنَانِنْ يَكَشٜىٰكَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma maganganun Isuwa babban ɗanta suka kai a kunnen Rifkatu. Saboda haka, sai ta aika aka kirawo Yakubu ƙaramin ɗanta. Ta ce masa, “Ga shi, ɗan'uwanka Isuwa, yana ta'azantar da kansa da nufin ya kashe ka, ya ɗau fansa.