Genesis 28:13 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A can bisanta Ubangiji ya tsaya, ya kuma ce, “Ni ne Ubangiji Allah na mahaifinka Ibrahim da kuma Allah na Ishaku. Zan ba ka, kai da kuma zuriyarka, ƙasar da kake kwance a kai.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَهْوٜىٰهْ كُوَ يَا ڟَيَ بِسَ كَنْ مَتَاكَلَنْ يَا ثٜىٰ «نِنٜىٰ يَهْوٜىٰهْ ، اللَّهْ نَكَكَنْكَ إِبْرَٰهِيمْ، اللَّهْ نَ إِسْحَٰڧَ؞ ڧَسَرْ نَنْ عِنْدَ كَكٜىٰ ݣُونْثِيَ، ذَنْبَاكَ عِتَ، كَيْ دَ ذُرِيَرْكَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ga shi kuwa, Ubangiji na tsaye a kansa yana cewa, “Ni ne Ubangiji, Allah na Ibrahim, mahaifinka, da Ishaku, ƙasar da kake kwance a kai, zan ba ka ita da zuriyarka.