Genesis 28:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da Yaƙub ya farka daga barci, sai ya yi tunani ya ce, “Tabbatacce Ubangiji yana a wannan wuri, ban kuwa sani ba.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً يَعْڧُوبَ يَتَاشِ دَغَ بَرْثِنْسَ؞ سَيْ يَثٜىٰ؞ «بَاشَكَّ، يَهْوٜىٰهْ يَنَ أَوُرِنَّنْ، نِے كُوَ بَنْ سَنِ بَ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yakubu ya farka daga barcinsa, ya ce, “Hakika, Ubangiji yana wurin nan, ni kuwa ban sani ba.”