Genesis 28:19 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya kira wannan wuri Betel ko da yake dā ana kiran birnin Luz ne.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَكِرَا سُونَنْ وُرِنْ بٜىٰتٜىٰلْ، وَتُواْ غِدَنْ اللَّهْ ؞ عَمَّا دَا مَا أَنَ كِرَنْ وُرِنْ لُظْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya kira sunan wurin nan Betel, amma da farko, sunan birnin, Luz.