Genesis 28:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Yaƙub ya yi alkawari cewa, “In Allah zai kasance tare da ni yă kuma lura da ni a wannan tafiya, yă kuma ba ni abinci in ci da tufafi in sa,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً يَعْڧُوبَ يَيِ ضَنْڟُوَا ثٜىٰوَ «عِدَنْ اللَّهْ ذَيْ كَسَنْثٜىٰ تَرٜىٰدَنِ، يَكُمَ كِيَايٜىٰنِ ذُوَا عِنْدَ ذَنْتَڢِے، عِدَنْ ذَيْبَا نِے عَبِنْثِنْ دَ ذَنْثِ دَ رِيغُنَنْ دَ ذَنْسَا،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yakubu ya yi wa'adi da cewa, “Idan Allah zai kasance tare da ni, ya kiyaye ni cikin tafiyan nan da nake yi, ya kuma ba ni abincin da zan ci, da suturar da zan sa,