Genesis 28:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yanzu Isuwa ya san cewa Ishaku ya albarkaci Yaƙub ya kuma aike shi zuwa Faddan Aram don yă auri mata daga can, ya kuma san cewa sa’ad da ya albarkace shi, ya umarce shi cewa, “Kada ka auro wata mace daga cikin Kan’aniyawa,”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِسُوَ كُوَ يَا غَنِ ثٜىٰوَ سَعَدَّ إِسْحَٰڧَ يَا أَلْبَرْكَثِ يَعْڧُوبَ، يَا تُورَ شِ ڢَدَّنْ أَرَمْ دُواْمِنْ يَ عَوْرِ مَاتَ دَغَ وُرِنْ، حَرْ يَا جَامَسَ كُنّٜىٰ ثٜىٰوَ كَدَ يَ عَوْرِ یَنْ مَاتَانْ كَنْعَنَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yanzu Isuwa ya ga Ishaku ya sa wa Yakubu albarka, ya kuwa sallame shi zuwa Fadan-aram domin ya auro mace daga can. Da Isuwa ya ga Ishaku ya sa wa Yakubu albarka ya kuma umarce shi da cewa, “Ba za ka auro wata daga cikin 'yan matan Kan'aniyawa ba,”