Genesis 29:14 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Laban ya ce masa, “Kai nama da jinina ne.” Bayan Yaƙub ya zauna da shi na wata guda cif,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ لَبَنْ يَثٜىٰ «أَيْ، كَيْ نَامَنَانٜىٰ دَ جِنِنَ!» سَيْ يَعْڧُوبَ يَذَوْنَ أَوُرِنْ حَرْ ڟَوُانْ وَتَ غُدَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Laban ya ce masa, “Hakika, kai ƙashina ne da namana!” Yakubu ya zauna wata guda tara da Laban.