Genesis 3:13 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Ubangiji Allah ya ce wa matar, “Me ke nan kika yi?” Matar ta ce, “Macijin ne ya ruɗe ni, na kuwa ci.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ كُمَ يَثٜىٰ وَمَثٜىٰنْ «مٜىٰنٜىٰنٜىٰ وَنَّنْ دَ كِكَيِ؟» سَيْ تَأَمْسَ تَثٜىٰ «مَثِيجِ نٜىٰ يَرُوطٜىٰنِ، سَيْ نَثِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji Allah kuma ya ce wa matar, “Mene ne wannan da kika yi?” Matar ta ce, “Macijin ne ya yaudare ni, na kuwa ci.”