Genesis 3:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan ya ce wa macen, “Zan tsananta naƙudarki ainun, da azaba kuma za ki haifi ’ya’ya. Za ki riƙa yin marmarin mijinki zai kuwa yi mulki a kanki.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً يَثٜىٰ وَمَثٜىٰنْ، «ذَنْ ڧَارَ عَذَابَرْكِ لُواْكَثِنْ جُونَ بِيُ، ثِكِنْ ذَاڢِ كُمَ ذَاكِ حَيْڢِ یَیَنْكِ؞ دُكْدَهَكَ، مَرْمَرِنْكِ ذَيْ كَسَنْثٜىٰ غَ مِجِنْكِ، مِجِنْكِ ذَيْ يِمُلْكِ عَكَنْكِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ga matar kuwa ya ce, “Zan tsananta naƙudarki ainun, da azaba za ki haifi 'ya'ya, duk da haka muradinki zai koma ga mijinki, zai kuwa mallake ki.”