Genesis 3:23 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka Ubangiji Allah ya kore shi daga Lambun Eden domin yă nome ƙasa wadda aka yi shi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَبُواْدَ حَكَ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ يَا كُواْرٜىٰشِ دَغَ غُواْنَرْ عَيْدَنْ، دُواْمِنْ يَتَڢِے يَنُواْمَ ڧَسَا، وَدَّ عَكَ حَلِثّٜىٰشِ دَ عِتَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Domin haka Ubangiji Allah ya fisshe shi daga cikin gonar Aidan, ya noma ƙasa, wato inda aka ɗauko shi.