Genesis 3:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Gama Allah ya san cewa sa’ad da kuka ci daga itacen idanunku za su buɗe, za ku kuma zama kamar Allah, ku san abin da yake mai kyau da abin da yake mugu.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَمَا اللَّهْ يَا سَنِ ثٜىٰوَ أَ رَانَرْدَ كُكَثِ دَغَ یَیَنْ إِتَاثٜىٰنَّنْ، عِدَنُونْكُ ذَاسُ بُوطٜىٰ؞ ذَاكُ كُوَ ذَمَ كَمَرْ اللَّهْ ، مَاسُ سَنِنْ نَغَرْتَادَمُغُنْتَا؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Gama Allah ya sani a ranar da kuka ci daga itacen nan idanunku za su buɗe, za ku kuwa zama kamar Allah, ku san nagarta da mugunta.”