Genesis 3:6 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da macen ta ga ’ya’yan itacen suna da kyau don abinci, abin sha’awa ga ido, abin marmari kuma don samun hikima, sai ta tsinka ta ci, ta kuma ba da waɗansu wa mijinta wanda yake tare da ita, shi ma ya ci.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ مَثٜىٰنْ تَغَ یَیَنْ إِتَاثٜىٰنْ سُنَدَ ݣَوْ دُواْمِنْثِ، أَبِنْ شَعَوَ نٜىٰ غَ إِدَانُو، كُمَ أَبِنْ مَرْمَرِ نٜىٰ دُواْمِنْ سَامُنْ حِكِمَ، سَيْ تَڟِنْكَ تَثِ؞ تَكُمَ بَا مِجِنْتَ وَنْدَ يَكٜىٰ تَرٜىٰدَ عِتَ، شِے مَا يَثِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Matar ta ga yadda itacen yana da kyau, 'ya'yansa kuma kyawawa, abin sha'awa ne kuma ga ido, abin marmari ne domin ba da hikima, ta tsinka daga 'ya'yansa, ta kuwa ci, ta kuma bai wa mijinta waɗansu, shi kuma ya ci.