Genesis 30:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yaƙub ya fusata da ita ya ce, “Ina a matsayin Allah ne wanda ya hana ke samun ’ya’ya?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَعْڧُوبَ يَيِ ڢُشِے دَ رَحِيلَةُ يَثٜىٰ «إِنَ أَمَڟَيِنْ اللَّهْ نٜىٰ، وَنْدَ يَهَنَكِ سَامُنْ حَيْڢُوَ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Fushin Yakubu ya yi ƙuna a kan Rahila, ya ce, “Ina daidai da Allah ne, wanda ya hana ki haihuwa?.”