Genesis 30:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Liyatu ta ce, “Allah ya ba ni kyauta mai daraja. A wannan lokaci mijina zai darajarta ni, domin na haifa masa ’ya’ya maza shida.” Saboda haka ta ba shi suna Zebulun.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ لَيْعَتُ تَثٜىٰ « اللَّهْ يَا بَانِ ݣَوْتَا مَيْݣَوْ؞ يَنْذُ مِجِنَ ذَيْ غِرْمَمَنِ، غَمَا نَحَيْڢَ مَسَ یَیَ مَظَا شِدَ؞» سَيْ تَكِرَا سُونَنْسَ ظٜىٰبُلُنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Lai'atu ta ce, “Allah ya wadata ni da kyakkyawar baiwa, yanzu mijina zai darajanta ni, domin na haifa masa 'ya'ya maza shida,” ta raɗa masa suna Zabaluna.