Genesis 30:25 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bayan Rahila ta haifi Yusuf, sai Yaƙub ya ce wa Laban, “Ka sallame ni don in koma ƙasata.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ رَحِيلَةُ تَحَيْڢِ يُوسُڢَ، سَيْ يَعْڧُوبَ يَثٜىٰ وَ لَبَنْ «كَسَلَّمٜىٰنِ دُواْمِنْ إِنْكُواْمَ غِدَانَ دَ ڧَسَاتَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Bayan da Rahila ta haifi Yusufu, Yakubu ya ce wa Laban, “Ka sallame mu, domin mu tafi gidanmu a ƙasarmu.