Genesis 30:27 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma Laban ya ce masa, “In na sami tagomashi daga gare ka, ina roƙonka ka zauna. Na gane ta wurin duba cewa Ubangiji ya albarkace ni saboda kai.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
لَبَنْ يَثٜىٰ مَسَ «دَظَاكَ يَرْدَ مِنِ، سَيْ إِنْثٜىٰ، نَغَانٜىٰ تَوُرِنْ دُوبَا ثٜىٰوَ يَهْوٜىٰهْ يَا أَلْبَرْكَثٜىٰنِ سَبُواْدَكَيْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Laban ya ce masa, “Da za ka yarda mini, sai in ce, na fahimta bisa ga istihara, cewa Ubangiji ya sa mini albarka saboda kai.