Genesis 30:6 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Rahila ta ce, “Allah ya baratar da ni; ya saurari roƙona ya kuma ba ni ɗa.” Saboda wannan ta ba shi suna Dan.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ رَحِيلَةُ تَثٜىٰ « اللَّهْ يَايِ مِنِ شَرِيعَرْ غَسْكِيَ، يَاكُمَجِ مُرْيَتَ يَابَانِ طَا؞» سَيْ تَكِرَا سُونَنْسَ دَنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Rahila ta ce, “Allah ya baratar da ni, ya ji muryata, ya kuwa ba ni ɗa.” Saboda haka ta raɗa masa suna Dan.