Genesis 31:24 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Allah ya bayyana ga Laban mutumin Aram a mafarki da dare, ya ce masa, “Ka yi hankali kada ka faɗa wa Yaƙub wani abu, ko mai kyau ko marar kyau.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا اللَّهْ يَا بَيَّنَ غَ لَبَنْ مُتُمِنْ أَرَمْ ثِكِنْ مَڢَرْكِ دَ دَرٜىٰ يَثٜىٰ مَسَ «كَلُورَ ڢَا دَ مَغَنَرْ دَ ذَاكَيِ دَ يَعْڧُوبَ، كُواْ مَيْݣَوْ كُواْ مَرَرْݣَوْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Allah ya zo wurin Laban Ba'aramiye cikin mafarki da dad dare, ya ce masa, “Ka kula fa, kada ka ce wa Yakubu kome, ko nagari ko mugu.”