Genesis 31:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya ce musu, “Na ga cewa halin mahaifinku gare ni ba kamar yadda dā yake ba, amma Allah na mahaifina yana tare da ni.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَثٜىٰ مُسُ «نَغَ ثٜىٰوَ بَابَنْكُ يَثَنْجَ حَلِنْسَ ذُوَا غَرٜىٰنِ؞ عَمَّا دُكْدَهَكَ اللَّهْ نَبَابَنَ يَنَ تَرٜىٰدَنِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
ya ce musu, “Na ga ba ni da sauran farin jini wurin mahaifinku kamar dā. Amma Allah na mahaifina yana tare da ni.