Genesis 32:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da Yaƙub ya gan su sai ya ce, “Wannan sansanin Allah ne!” Saboda haka ya kira wannan wuri Mahanayim.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ يَعْڧُوبَ يَغَنْسُ سَيْيَثٜىٰ «وَنَّنْ سَنْسَنِنْ ضُنْدُنَارْ اللَّهْ نٜىٰ!» سَيْ يَكِرَا سُونَنْ وُرِنْ مَهَنَيِمْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da Yakubu ya gan su ya ce, “Waɗannan rundunar Allah ce!” Saboda haka ya sa wa wannan wuri suna Mahanayim.