Genesis 32:20 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ku kuma tabbata kun ce, ‘Bawanka Yaƙub yana tafe a bayanmu.’ ” Gama Yaƙub ya yi tunani cewa, “Zan kwantar da ran Isuwa da waɗannan kyautai, kafin mu sadu fuska da fuska, wataƙila yă karɓe shi.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«دُكَنْكُ ذَاكُثٜىٰ، ‹بَاوَنْكَ يَعْڧُوبَ يَنَ بِنْمُ عَبَايَ؞› » غَمَا يَعْڧُوبَ يَنَ تُنَانِ ثٜىٰوَ «ذَنْ ݣُونْتَرْدَ رَنْ إِسُوَ دَ وَطَنَّنْ ݣَوْتَيْ كَاڢِنْ مُسَدُ ڢُسْكَ دَ ڢُسْكَ؞ وَتَڧِيلَ إِسُوَ ذَيْ كَرْٻٜىٰنِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ku kuma ce, ‘Ga shi ma, Yakubu ɗan'uwanka yana biye da mu.’ ” Gama, cikin tunaninsa ya ce, “Ya yiwu in gamshe shi da kyautar da ta riga ni gaba, daga baya in ga fuskarsa, watakila ya karɓe ni.”