Genesis 32:28 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai mutumin ya ce, “Sunanka ba zai ƙara zama Yaƙub ba, amma Isra’ila, gama ka yi kokawa da Allah da mutane, ka kuwa yi rinjaye.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مُتُمِنْ يَثٜىٰ مَسَ «دَغَ يَوْ، سُونَنْكَ بَذَيْ سَاكٜىٰ ذَمَ يَعْڧُوبَ بَ؞ ذَاعَكِرَا سُونَنْكَ إِسْرَٰٓءِيلَ، غَمَا كَايِ كُواْكَوَ دَ اللَّهْ دَ كُمَ مُتَنٜىٰ حَرْ كَا عِيَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya ce, “Ba za a ƙara kiranka da suna Yakubu ba, amma za a kira ka Isra'ila, gama ka yi kokawa da Allah da mutane, ka kuwa yi rinjaye.”