Genesis 32:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da manzannin suka komo wurin Yaƙub, suka ce, “Mun tafi wurin ɗan’uwanka Isuwa, yanzu kuwa yana zuwa ya sadu da kai, da kuma mutum ɗari huɗu tare da shi.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
یَنْ عَيْكَنْ سُكَ تَڢِے سُكَ كُواْمَ، سُكَثٜىٰ وَ يَعْڧُوبَ «مُنْ تَڢِے وُرِنْ طَنْعُوَنْكَ إِسُوَ، يَنَ كُوَ ذُوَا دُواْمِنْ يَمَرَبْثٜىٰكَ تَرٜىٰدَ مُتَنٜىٰنْسَ طَرِے حُطُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Jakadun kuwa suka komo wurin Yakubu, suka ce, “Mun je wurin ɗan'uwanka Isuwa, yana kuwa zuwa ya tarye ka da mutum arbaminya tare da shi.”