Genesis 33:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Isuwa ya ce, “To, bari in bar waɗansu mutanena tare da kai.” Yaƙub ya ce, “Amma me ya sa za ka yi haka? Bari dai in sami tagomashi a idanunka ranka yă daɗe.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِسُوَ يَثٜىٰ «تُواْ، بَرِ إِنْبَرْ وَطَنْسُ مُتَنٜىٰنَ تَرٜىٰدَكَيْ؞» يَعْڧُوبَ يَأَمْسَ «رَنْكَيَدَطٜىٰ، أَيْ، ڢَضٍ جِنِنْدَ نَسَامُ أَغَرٜىٰكَ مَا، يَا إِسَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Isuwa ya ce, “Bari in bar waɗansu daga cikin mutanen da suke tare da ni, a wurinka.” Amma Yakubu ya ce, “Ka kyauta ƙwarai, amma ba na bukatar haka, ya shugaba.”