Genesis 33:5 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Isuwa ya ɗaga ido ya ga mata da ’ya’ya. Ya yi tambaya, “Su wane ne waɗannan tare da kai?” Yaƙub ya amsa, “Su ne ’ya’yan da Allah cikin alheri ya ba bawanka.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ إِسُوَ يَطَغَ عِدَنُونْسَ يَغَ مَاتَادَ يَارَا سَيْيَثٜىٰ «سُو وَنٜىٰنٜىٰ وَطَنَّنْ تَرٜىٰدَكَيْ؟» يَعْڧُوبَ يَأَمْسَ يَثٜىٰ «رَنْكَيَدَطٜىٰ، سُونٜىٰ یَیَنْ دَ اللَّهْ يَبَانِ ثِكِنْ يَوَنْ أَلْحٜىٰرِنْسَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da Isuwa ya ta da idonsa ya ga mata da 'ya'ya, ya ce, “Su wane ne waɗannan tare da kai?” Yakubu ya ce, “Su ne 'ya'ya waɗanda Allah cikin alherinsa ya ba baranka.”