Genesis 34:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da Shekem ɗan Hamor Bahiwiye mai mulkin wurin ya gan ta, sai ya kama ta, ya kwana da ita, ya ɓata ta.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَݣَويْ وَنِ مُتُمْ مَيْ سُونَ هَمُوارْ، مُتُمِنْ هِوِ، شُوغَبَنْ وُرِنْ، يَنَدَ طَا مَيْ سُونَ شٜىٰكٜىٰمْ؞ سَعَدَّ شٜىٰكٜىٰمْ يَغَ دِنَتُ، سَيْ يَثَڢْكٜىٰتَ، يَتِلَسْتَاتَ يَݣُونَ دَ عِتَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
sai Shekem, ɗan Hamor Bahiwiye, yariman ƙasar, da ya gan ta, ya kama ta, ya kwana da ita, ya ɓata ta.