Genesis 35:1 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Allah ya ce wa Yaƙub, “Haura zuwa Betel ka yi zama a can, ka kuma gina bagade a can wa Allah wanda ya bayyana gare ka sa’ad da kake gudu daga ɗan’uwanka Isuwa.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ اللَّهْ يَثٜىٰ وَ يَعْڧُوبَ «كَتَاشِ كَتَڢِے بٜىٰتٜىٰلْ كَذَوْنَ أَوُرِنْ؞ سَيْ كَغِنَ بَغَدٜىٰ غَ اللَّهْ وَنْدَ يَبَيَّنَ غَرٜىٰكَ سَعَدَّ كَكٜىٰ غُدُ دَغَ طَنْعُوَنْكَ إِسُوَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Allah ya ce wa Yakubu, “Tashi, ka hau zuwa Betel, ka zauna can. Can za ka gina bagade ga Allah wanda ya bayyana gare ka sa'ad da kake guje wa ɗan'uwanka Isuwa.”