Genesis 35:29 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
sa’an nan ya ja numfashinsa na ƙarshe, ya kuwa mutu, aka kuma tara shi ga mutanensa da kyakkyawan tsufa da kuma cikakken shekaru. ’Ya’yansa maza, Isuwa da Yaƙub suka binne shi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ إِسْحَٰڧَ يَجَا نُمْڢَشِنْسَ نَڧَرْشٜىٰ، يَمُتُ ثِكِنْ ڟُوڢَ سُواْسَيْ، يَكُواْمَ غَ كَاكَنِّنْسَ؞ یَیَنْسَ مَظَا، وَتُواْ إِسُوَ دَ يَعْڧُوبَ، سُكَ بِنّٜىٰشِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Ishaku ya ja numfashinsa na ƙarshe, ya rasu, aka kuwa kai shi ga jama'arsa waɗanda suka riga shi, da kyakkyawan tsufa cike da kwanaki, 'ya'yansa Isuwa da Yakubu suka binne shi.