Genesis 35:7 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A can ya gina bagade, ya kuma kira wurin El Betel, gama a can ne Allah ya bayyana kansa gare shi saโad da yake gudu daga ษanโuwansa.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุงููููุฑููู ููุบููู ุจูุบูุฏูููฐุ ููููุฑูุง ููุฑููู ุฏู ุณูููู ุนูููฐูู ุจูููฐุชูููฐููุ ููุชููุงู ุงูููููู ูู ุจูููฐุชูููฐููุ ุบูู
ูุง ุงููููุฑููู ููููฐ ุงูููููู ููุจูููููู ููููุณู ุบูุฑูููฐุดูุ ูููุงูููุซููู ุฏูููููููฐ ุบูุฏู ุฏูุบู ฺขูุณูููุฑู ุทูููุนูููููุณูุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A nan ya gina bagade, ya sa wa wurin suna El-betel, domin a nan Allah ya bayyana kansa gare shi sa'ad da yake guje wa ษan'uwansa.