Genesis 36:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Isuwa ya ɗauko matansa daga cikin matan Kan’ana, ya ɗauko Ada ’yar Elon mutumin Hitti, da Oholibama ’yar Ana wadda take jikanyar Zibeyon Bahiwiye
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِسُوَ يَاطَوْكِ مَاتَنْسَ دَغَ یَنْ مَاتَانْ كَنْعَنِيَاوَا؞ سُونٜىٰ أَدَ یَرْ عٜىٰلُوانْ مُتُمِنْ هِتِّ دَ عُواْهُواْلِبَامَ یَرْ أَنَ طَنْ ظِبٜىٰيُوانْ مُتُمِنْ هِوِ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Isuwa ya auri matansa daga cikin Kan'aniyawa, wato Ada 'yar Elon Bahitte, da Oholibama 'yar Ana ɗan Zibeyon Bahiwiye,