Genesis 36:31 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Waɗannan su ne sarakunan da suka yi mulki a Edom kafin wani sarki mutumin Isra’ila yă yi mulki,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَطَنَّنْ نٜىٰ سَرَاكُنَنْ دَسُكَيِ مُلْكِ عَڧَسَرْ عٜىٰدُوامْ كَاڢِنْ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا سُسَامِ سَرْكِے؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Waɗannan su ne sarakunan da suka yi sarauta a ƙasar Edom, kafin wani sarki ya taɓa yin mulkin Isra'ilawa.