Genesis 37:10 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da ya faɗa wa mahaifinsa da kuma ’yan’uwansa, sai mahaifinsa ya kwaɓe shi ya ce, “Wanne irin mafarki ne haka da ka yi? Kana nufin ni da mahaifiyarka da ’yan’uwanka za mu zo gabanka mu rusuna maka?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا سَعَدَّ يُوسُڢَ يَڢَطَا وَبَابَنْسَ دَ یَنْعُوَنْسَ، سَيْ بَابَنْسَ يَا ڟَاوَتَا مَسَ يَثٜىٰ «وَنٜىٰ إِرِنْ مَڢَرْكِ كٜىٰنَنْ كَيِ؟ كَنَ نُڢِ نِے دَ مَامَرْكَ دَ یَنْعُوَنْكَ ذَامُذُواْ غَبَنْكَ مُرُسُنَ مَكَ دَ ڢُسْكُواْكِنْمُ حَرْ ڧَسَا؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma sa'ad da ya faɗa wa mahaifinsa da 'yan'uwansa, sai mahaifinsa ya tsauta masa, ya ce, “Wane irin mafarki ne wannan da ka yi? Lalle ne, da ni da mahaifiyarka da 'yan'uwanka za mu sunkuya a gabanka har ƙasa?”