Genesis 37:13 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Isra’ila ya ce wa Yusuf, “Kamar yadda ka sani, ’yan’uwanka suna kiwon garkuna kusa da Shekem. Zo, in aike ka gare su.” Ya ce, “To.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ إِسْرَٰٓءِيلَ يَثٜىٰ وَ يُوسُڢَ «نَجِ یَنْعُوَنْكَ سُنَكِيوُاْ أَ شٜىٰكٜىٰمْ، ذُواْ إِنْ عَيْكٜىٰكَ وُرِنْسُ؞» سَيْ يُوسُڢَ يَأَمْسَ «غَانِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Isra'ila ya ce wa Yusufu, “Ashe, ba 'yan'uwanka suna kiwon garken a Shekem ba? Zo in aike ka wurinsu.” Sai ya ce masa, “Ga ni.”