Genesis 37:14 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka Isra’ila ya ce wa Yusuf, “Jeka ka ga ko kome lafiya yake da ’yan’uwanka da kuma garkunan, ka kawo mini labari.” Sa’an nan ya sallame shi daga Kwarin Hebron. Sa’ad da Yusuf ya kai Shekem,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَابَنْسَ يَثٜىٰ وَ يُوسُڢَ «كَتَڢِے شٜىٰكٜىٰمْ وُرِنْ دَ یَنْعُوَنْكَ سُكٜىٰيِنْ كِيوُاْ، كَتَبَّتَرْ دَ لَاڢِيَرْسُ دَ تَدَبُّواْبِنْ، سَيْ كَدَاوُاْ مِنِ دَ لَابَرِنْسُ؞» دَغَ ݣُورِنْ هٜىٰبْرُوانْ نٜىٰ بَابَنْسَ يَعَيْكٜىٰشِ؞ يُوسُڢَ كُوَ يَا إِسَ شٜىٰكٜىٰمْ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mahaifinsa ya ce, “Tafi yanzu, ka dubo lafiyar 'yan'uwanka da ta garken, ka kawo mini labarinsu.” Saboda haka, ya aike shi daga kwarin Hebron. Da Yusufu ya isa Shekem,