Genesis 37:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ku zo mu kashe shi mu kuma jefa shi a ɗaya daga cikin rijiyoyin nan, mu ce mugun naman jeji ya cinye shi. Mu ga yadda mafarkinsa zai cika.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذُواْ مُكَشٜىٰشِ، مُجٜىٰڢَشِ عَثِكِنْ رِجِيَ مَرَرْ ضُوَ؞ سَعَنً سَيْمُثٜىٰ نَامَنْ دَاجِ نٜىٰ يَثِنْيٜىٰشِ؞ سَيْ مُغَ أَبِنْدَ ذَيْ ڢَرُ دَ مَڢَرْكَنْسَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ku zo mu kashe shi yanzu, mu jefa shi cikin ɗaya daga cikin rijiyoyin nan, sa'an nan mu ce, wata muguwar dabbar jeji ce ta kashe shi, sa'an nan mu ga yadda mafarkinsa zai zama.”