Genesis 37:27 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ku zo, mu sayar da shi wa mutanen Ishmayelawan nan, kada mu sa hannuwanmu a kansa; ban da haka ma, shi ɗan’uwanmu ne, jiki da jininmu.” Sai ’yan’uwansa suka yarda.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذُواْ مُسَيَرْ دَشِ غَ إِسْمَٰعِيلَاوَنْ نَنْ؞ كَدَ مُبَرْ حَنُّوَنْمُ سُتَٻَشِ، غَمَا شِے ڢَا طَنْعُوَنْمُ نٜىٰ، جِنِنْمُ كُمَ؞» یَنْعُوَنْسَ كُوَ سُكَ يَرْدَ دَ شَوَرَرْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ku zo mu sayar da shi ga Isma'ilawa, kada mu bar hannunmu ya taɓa shi, gama shi ɗan'uwanmu ne, shi kuma jikinmu ne.” 'Yan'uwansa suka yarda da shi.