Genesis 37:28 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka sa’ad da Fataken Midiyawa suka iso, sai ’yan’uwansa suka ja Yusuf daga rijiyar, suka sayar da shi a bakin shekel ashirin na azurfa wa mutanen Ishmayel, waɗanda suka ɗauke shi zuwa Masar.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ یَنْ كَاسُوَ نَ إِسْمَٰعِيلَاوَا دَغَ مَدْيَنَ سُكَذُواْ وُثٜىٰوَ سَيْ یَنْعُوَنْ يُوسُڢَ سُكَ ڢِتَرْدَشِ دَغَ رِجِيَرْ؞ سُكَ سَيَرْ دَشِ غَ إِسْمَٰعِيلَاوَنْ نَنْ عَكَنْ كُطِنْ أَظُرْڢَا عَشِرِنْ؞ عَكَ طَوْكٜىٰشِ ذُوَا مَصَرْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da Madayanawa, fatake, suna wucewa, sai suka jawo Yusufu suka fitar da shi daga cikin rijiyar suka sayar wa Isma'ilawa a bakin azurfa ashirin, aka kuwa tafi da Yusufu zuwa Masar.