Genesis 38:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bai san cewa ita surukarsa ce ba, sai ya ratse zuwa wurinta a gefen hanya ya ce, “Zo mana, in kwana da ke.” Sai ta ce, “Me za ka ba ni in na kwana da kai?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَتَڢِے وُرِنْتَ عَبَاكِنْ حَنْيَرْ يَثٜىٰ «كِذُواْ ذَنْݣُونَ دَكٜىٰ؞» يَثٜىٰ حَكَ غَمَا بَيْسَنْ عِتَ مَاتَرْ طَنْسَ بَثٜىٰ؞ سَيْ تَثٜىٰ «تُواْ، مٜىٰ ذَاكَ بَانِ دُواْمِنْ كَݣُونَ دَنِے؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya je wurinta a gefen hanyar, ya ce, “Zo, mu kwana mana,” gama bai san ita surukarsa ba ce. Sai ta ce, “Me za ka ba ni, da za ka kwana da ni?”