Genesis 38:23 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Yahuda ya ce, “Bari tă riƙe kayan kiɗa garin nema mu zama abin dariya. Ni kam, na aika da tunkiyar amma ba a same ta ba.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَهُودَ يَثٜىٰ «بَرِ تَرِڧٜىٰ كَايَنْ دُواْمِنْ كَدَ مُذَمَ أَبِنْ دَارِيَا؞ نِے كَمْ نَا عَيْكَ دَ طَنْ عَكُيَ، عَمَّا بَعَسَامٜىٰتَبَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yahuza ya amsa, ya ce, “Bari ta riƙe abubuwan su zama nata, don kada a yi mana dariya, gama ga shi, na aike da ɗan akuya, amma ba ka same ta ba.”