Genesis 38:28 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yayinda take haihuwa, ɗaya daga cikinsu ya fid da hannunsa; sai ungonzomar ta ɗauki jan zare ta ɗaura a hannun, ta ce, “Wannan ne ya fito da farko.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
لُواْكَثِنْ دَتَكٜىٰ ثِكِنْ ذَاڢِنْ حَيْڢُوَ، سَيْ طَيَنْسُ يَڢِتَرْ دَ حَنُّنْسَ وَجٜىٰ؞ سَيْ مَيْ كَرْٻَرْ حَيْڢُوَرْ تَا طَوْرَ جَنْ ظَرٜىٰ أَ حَنُّنْسَ تَنَ ثٜىٰوَ «أَيْ، وَنَّنْ نٜىٰ ڢَرْكُوانْ ڢِتُواْوَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da tana cikin naƙuda, sai hannun wani ya fara fitowa, ungozoma kuwa ta ɗauki jan zare ta ɗaura a hannun, tana cewa, “Wannan shi ya fara fitowa.”