Genesis 38:29 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma sa’ad da ya janye hannunsa, sai ɗan’uwansa ya fito, sai ta ce, “Wato, haka ne ka keta ka fito!” Sai aka ba shi suna Ferez.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا يَجَنْيٜىٰ حَنُّنْسَ، سَيْغَاشِ طَنْعُوَنْسَ يَا ڢِتَ؞ سَيْ مَيْ كَرْٻَرْ حَيْڢُوَرْ تَثٜىٰ «أَعَ! حَكَ ذَاكَ ٻَرْكٜىٰ؟» سَيْ عَكَ كِرَا سُونَنْسَ ڢٜىٰرٜىٰظْ، وَتُواْ ٻَرْكٜىٰوَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma da ya janye hannunsa, ga ɗan'uwansa ya fito, sai ta ce, “A'a, ta haka za ka keta ka fito!” Saboda haka aka raɗa masa suna Feresa.