Genesis 38:8 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Yahuda ya ce wa Onan, “Ka kwana da matar ɗan’uwanka ka cika wajibinka gare ta a matsayin ɗan’uwan miji, don ka samar wa ɗan’uwanka ’ya’ya.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً يَهُودَ يَثٜىٰ وَ عُواْنَنْ «كَشِغَ وُرِنْ مَاتَرْ طَنْعُوَنْكَ، كَثِكَ حَكِّنْكَ نَطَنْعُوَنْ مَيْغِدَنْتَ؞ تَهَكَ ذَاعَ سَامُواْوَ طَنْعُوَنْكَ یَیَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan Yahuza ya ce wa, Onan, “Shiga wurin matar ɗan'uwanka, ka yi mata wajibin ɗan'uwan miji, ka samar wa ɗan'uwanka zuriya.”