Genesis 39:12 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ta cafke shi a riga, ta ce, “Zo ka kwana da ni!” Amma ya bar rigarsa a hannunta, ya gudu ya fita daga gidan.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ تَكَامَ رِغَرْسَ، تَنَ ثٜىٰوَ «كَݣُونَ دَنِے؞» سَيْ يَبَرْ مَتَ رِغَرْ أَ حَنُّنْتَ، يَغُدُ وَجٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
sai ta kama rigarsa, tana cewa, “Ka kwana da ni.” Amma ya bar rigarsa a hannunta ya gudu ya fita.