Genesis 39:14 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
sai ta kira bayin gidan ta ce musu, “Duba, an kawo mana wannan mutumin Ibraniyawa don yă ci mutuncinmu! Ya zo nan don yă kwana da ni, amma na yi ihu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ تَيِ تَ إِيهُ، تَكِرَا مُتَنٜىٰنْ غِدَنْ، تَثٜىٰمُسُ «كُدُوبَ كُغَنِ، مِجِنَ يَا كَٰوُاْ مَنَ طَنْ إِبْرَانِيَاوَا، غَاشِ يَنَ ثِنْ مُتُنْثِنْمُ! يَا ذُواْ وُرِينَ دُواْمِنْ يَݣُونَ دَنِے، سَيْنَيِ إِيهُ دَ ڧَرْڢِے؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
sai ta yi kira ga mutanen gidan, ta ce musu, “Ku duba ku gani, ya kawo mana Ba'ibrane ya ci mutuncinmu. Ya zo wurina don ya kwana da ni, sai na yi ihu da ƙarfi.