Genesis 39:17 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan ta faɗa masa wannan labari, “Mutumin Ibraniyawan, bawan da ka kawo mana, ya zo wurina don yă ci mutuncina.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ تَمَيَرْ مَسَ دَ مَغَنَرْ حَكَ، تَنَ ثٜىٰوَ «بَاوَنَّنْ، طَنْ إِبْرَنِيَاوَنْ دَ كَكَٰوُاْ مَنَ، يَا ذُواْ وُرِينَ دُواْمِنْ يَثِ مُتُنْثِنَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ta mayar masa da magana, ta ce, “Baran nan, Ba'ibrane wanda ka kawo cikinmu, ya shigo wurina don ya ci mutuncina,