Genesis 4:1 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Adamu ya kwana da matarsa Hawwa’u, ta kuwa yi ciki ta haifi Kayinu. Sai ta ce, “Da taimakon Ubangiji na sami ɗa namiji.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مُتُمِنْ كُوَ يَاݣُونَ دَ مَاتَرْسَ هَوَّآءُ، سَيْ تَيِثِكِ تَحَيْڢِ كَيِنُ؞ سَيْ تَثٜىٰ «كَيْ، نِے مَا دَ تَيْمَكُوانْ يَهْوٜىٰهْ نَايِ مُتُمْ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Adamu kuwa ya san matarsa Hawwa'u, ta kuwa yi ciki, ta haifi Kayinu. Sai ta ce, “Na sami ɗa namiji da iznin Ubangiji.”