Genesis 4:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma Ubangiji ya ce masa, “Ba haka ba ne! Duk wanda ya kashe Kayinu, za a ninƙa hukuncinsa har sau bakwai.” Sa’an nan Ubangiji ya sa wa Kayinu alama don duk wanda ya same shi kada yă kashe shi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا يَهْوٜىٰهْ يَاثٜىٰمَسَ «بَهَكَ بَنٜىٰ! ذَنْيِ رَامُوَا حَرْ سَوْ بَݣَويْ عَكَنْ دُكْ وَنْدَ يَيِ حَكَ؞» سَيْ يَهْوٜىٰهْ يَسَاوَ كَيِنُ وَتَ عَلَمَ دُواْمِنْ دُكْ وَنْدَ يَسَامٜىٰشِ كَدَ يَكَشٜىٰشِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Ubangiji ya ce masa, “Ba haka ba ne! Wanda duk ya kashe Kayinu, za a rama masa har sau bakwai.” Ubangiji kuma ya sa wa Kayinu tabo, domin duk wanda ya iske shi kada ya kashe shi.