Genesis 4:17 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kayinu ya kwana da matarsa, ta kuwa yi ciki, ta haifi Enok. A lokacin Kayinu yana gina birni, sai ya sa wa birnin sunan ɗansa Enok.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كَيِنُ يَاݣُونَ دَ مَاتَرْسَ سَيْ تَيِثِكِ تَحَيْڢِ طَا، سُكَسَا مَسَ سُونَ إِدْرِيسْ ؞ لُواْكَثِنْ كُوَ كَيِنُ يَنَ غِنَا وَنِ بِرْنِ، سَيْ يَسَا وَبِرْنِنْ سُونَنْ طَنْسَ إِدْرِيسْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Kayinu ya san matarsa, ta kuwa yi ciki ta haifi Anuhu, ya kuwa gina birni ya sa wa birnin sunan ɗansa, Anuhu.