Genesis 40:5 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
sai kowanne a cikin mutum biyun nan, mai riƙon kwaf da mai tuya na sarkin Masar, waɗanda aka sa a kurkuku, suka yi mafarki a dare ɗaya, kuma kowane mafarki ya kasance da fassara irin tasa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَ دَرٜىٰ طَيَ، سَيْ مَيْ مِيڧَا وَسَرْكِے أَبِنْ شَا دَ مَيْ غَسَ وَسَرْكِے غُرَاسَ، دُكَنْسُ بِيُ سُكَيِ مَڢَرْكِ لُواْكَثِنْ دَسُكٜىٰ ثِكِنْ كُرْكُكُ؞ كُواْوَنّٜىٰنْسُ كُوَ دَ مَڢَرْكِنْسَ دَبَمْ دَ كُمَ ڢَسَّرَرْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Suka yi mafarki, su biyu ɗin, a dare ɗaya, da shi mai shayarwar da mai tuyar na gidan Sarkin Masar, waɗanda aka sa a kurkuku, kowanne kuwa da nasa mafarkin da kuma tasa irin fassarar mafarkin.