Genesis 40:8 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai suka amsa, “Mu biyu, mun yi mafarki, amma babu wani da zai fassara mana su.” Sa’an nan Yusuf ya ce musu, “Fassara ba daga Allah take zuwa ba? Ku faɗa mini mafarkanku.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُكَثٜىٰ مَسَ «مُنْيِ مَڢَرْكَيْ نٜىٰ، كُمَ بَابُوَنْدَ ذَيْ يِمَنَ ڢَسَّرَرْسُ؞» سَيْ يُوسُڢَ يَأَمْسَ يَثٜىٰ «شِنْ، بَ أَوُرِنْ اللَّهْ نٜىٰ عَكَنْ سَامِ ڢَسَّرُواْرِ بَ؟ كُڢَطَا مِنِسُ، إِنَضُواْڧُوانْكُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Suka ce masa, “Mafarkai muka yi, ba kuma wanda zai fassara mana su.” Sai Yusufu ya ce musu, “Ashe, ba a wurin Allah fassarori suke ba? Ku faɗa mini su, ina roƙonku.”
Recommended Reading